Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Tsohon shugaban hukumar kwastam ya rasu

Published

on

Tsohon shugaban hukumar hana fasakwauri ta kasa Kwastam Dikko Inde rasu a yau Alhamis 18 ga watan Fabrairu yana da shekaru 61.

Rahotanni daga jihar Katsina sun tabbatar da mutuwar tsohon shugaban hukumar ta kwastam, a Abuja bayan ya sha fama da rashin lafiya.

Marigayin, wanda ɗan asalin garin Musawa na jihar Katsina, ya rasu ya bar mata ɗaya da yara uku, maza biyu da mace ɗaya.

An haifi Abdullahi Dikko Inde ranar 11 ga watan Mayun 1960. Ya kuma shiga aikin kwastam a shekarar 1988.

Ya zama shugaban hukumar kwastam a watan Agustan 2009 inda ya sauka a watan Agustan 2015.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!