Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Matasan Arewa sun roƙi majalisa ta gaggauta tantance sabon shugaban EFCC

Published

on

Ƙungiyar ci gaban matasan Arewacin ƙasar nan ta YANPCE ta nemi majalisar dattijai da ta tantance sabon shugaban hukumar yaƙi da rashawa ta EFCC ba tare da ɓata lokaci ba.

Shugaban ƙungiyar Alhaji Nasiru Musa Jega ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ƙungiyar ta fitar.

Sanarwar ta ce, naɗin Abdurrashid Bawa a matsayin shugaban EFCC abu ne da ya dace kuma hakan zai taimaka wajen daƙile cin hanci da rashawa la’akari da ƙwarewar da yake da ita.

Abdurrashid Bawa ya kuma yabawa shugaban ƙasa Muhammadu Buhari kan yadda ya bai wa matashin shugabancin hukumar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!