Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

UBEC: akwai Malamai dayawa da basuda kwarewar aiki

Published

on

Hukumar kula da ilimin bai daya ta Najeriya UBEC ta ce kaso 57 na malaman makarantu a Najeriya ne suke da kwarewar aiki.

Shugaban Hukumar ta Dr Hamid Bobboyi ne ya bayyana haka a Kaduna lokacin da ya ke gabatar da wata mukala mai taken matsayin ilimi a jihar Kaduna.

Ya ce an samu karuwar malamai daga dubu dari takwas da arba’in da daya da dari bakwai da goma sha shida a shekarar dubu biyu da takwas zuwa miliyan daya da rabi a shekarar dubu biyu da goma sha takwas.u

Sai dai ya ce kaso arba’in da uku na malaman wadanda adadinsu ya kai dubu dari shida da arba’in da arba’in da biyar ba su da kwarewar aiki.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!