Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Addini

Ya kamata mutane su fahimci banbancin bara da kuma karatu – Farfesa Sani Lawan

Published

on

Bai kamata ka haifi yara ba matukar zaka gaza wajen kulawa da tarbiya tare da sauke duk wani nauyi da hakki da Allah ya dora maka a matsayin uba.

Farfesa Sani Lawan Malumfashi, masanin halayyar dan’adam a Jami’ar Bayero dake nan Kano ne ya bayyana haka ga Freedom Rediyo.

Ya ce, “Ba wai karatun allo ake kuka dashi ba illa bara, duba da yadda yanzu ta zamo daya daga cikin abubuwan dake jefa yara almajirai cikin yanayin kaskanci da cin zarafi.”

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!