Connect with us

Labarai

Yan matan Kebbi da aka kubutar suna cikin koshin lafiya – Gwamnatin tarayya

Published

on

Gwamnatin tarayya ta sanar da kubutar da daliban sakandiren ‘yan mata da ke garin Maga a jihar Kebbi su ashirin da hudu.

 

Cikin wata sanarwa da mai bawa shugaban kasa shawara kan kafafen yada labarai, Bayo Onanuga ya wallafa a shafinsa na X, ya ce Tinubu ya yaba wa kokorin jami’an tsaron kasar kan kubutar da daliban.

 

A wani bidiyo da aka wallafa na yaran bayan kubutar da su, an gansu cikin wata motar bas tare da jami’an tsaro, suna bayyana sunayensu daya-bayan daya.

 

A makon da ya gabata ne wasu ‘yan bindiga suka far wa makarantar tare da sace daliban da kashe malami guda.‎

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!