Connect with us

Labarai

‘Yan-sanda sun sanar da sace masu bauta sama da 160 a jihar Kaduna

Published

on

Rundunar yan Sandan kasar nan  ta tabbatar da cewa rahoton sace mutane  a Kurmin Wali  a karamar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna  gaskiya ne.

Hakan na cikin wata sanarwar da Jami’in Hulda da Jama’a na Rundunar, CSP Benjamin Hundeyin ya sanya wa hannu

A cewar hukumar   martanin farko na ‘yan sanda ba musanta lamarin ba ne, a’a martani  da zai kwantar da hankalin jama’a  ganin yadda al’umma suka shiga firgice kan faruwar almarin.

A ranar Litnin din da ta gabata ne rundunar yan sanda ta fitar da rahotan cewa ba gasiya bane sace mutanan sama da dari da sittin a jhar Kaduna kamar yadda wasu jaridun kasar nan suka wallafa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!