Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kasuwanci

Yiwa Twitter rijista a Najeriya zai ƙara samar da kuɗaɗen shiga – FIRS

Published

on

Hukumar tattara haraji ta ƙasa FIRS ta ce, da zarar an yiwa kamfanin Twitter rijista a Najeriya za a ƙara samun kuɗaɗen shiga.

Hukumar ta ce, idan aka yiwa Twitter da sauran dandalin sada zumunta rijista a ƙasar nan, kuɗaɗen haraji za su ƙaru zuwa tiriliyan biyar a shekarar 2022.

Shugaban hukumar Mohammed Naami ne ya bayyana hakan, lokacin da ya bayyana a gaban kwaamitin majalisar wakilai a Abuja.

Labarai masu alaƙa:

Muna buƙatar samun harajin sama da Tiriliyan 10 a 2022 – FIRS

Muhammad Naami ya ce, ya ce, a shekarar 2022 hukumar ta yi hasashen samun harajin naira tiriliyan 10 da biliyan ɗaya, adadin da ayke nuna cewa an samu ƙarin naira tiriliyan biyar akan harajin da aka samu a bana.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!