Connect with us

Kimiyya

Za a fara rajistar sabbin layukan waya da lambar NIN a ranar 19 ga Afrilu

Published

on

Gwamnatin tarayya ta amince da fara rajistar sabon layin wayar tarho tare da hadashi da lambar dan kasa ta NIN.

 

Ministan sadarwa da bunkasa fasahar tattalin arziki Dr. Isa Ali Pantami ne ya bayyana haka ta cikin wata sanarwa da daya daga cikin masu taimaka masa Dr Femi Adeluyi ya fitar.

 

Sanarwar ta ce, sayar da sabbin layuka da aka dakatar da yi a baya, za a ci gaba da yin-sa daga ranar 19 ga watan Maris, kamar yadda aka saba tun da fari.

 

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!