Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Matawalle ya dakatar da dagacin da ke sayarwa ‘yan bindiga makamai

Published

on

Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya dakatar da dagacin garin Badarawa da ke masarutar Shinkafi, Surajo Namakka sakamakon samun-sa da aka yi da sayarwa ‘yan ta’adda makamai.

 

Matawalle ya ce, bazai lamunci ayyukan ta’addanci ya ci gaba da faruwa a jihar ba.

An dai sanar da dakatar da dagacin ne a yau juma’a, wanda daraktan yada labaran gwamnan jihar Yusuf Idris ya fitar ya kuma rabawa manema labarai.

Sanarwar ta ce wanda ake zargin an kama shi ne lokacin da ya ke mika makamai ga wani mai suna Kabiru Bashiru dake garin Maniya a masarautar Shinkafi, har ma ya karbi wani kaso daga cikin kudi na naira N100,000.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!