Connect with us

Labarai

Za mu kaddamar da majalisar dattawan da muka samar- Gwamanatin Kano

Published

on

Gwamnatin jihar Kano ta ce, nan ba da jimawa ba za ta kaddamar da majalisar dattawan jihar da ta samar a shekarar da ta gabata ta 2024 da nufin bayar da shawara ga gwamanati domin ci gaban al’umma.

 

Kwamishinan yada labarai da al’amuran cikin gida Kwamared Ibrahim Abdullahi Wayya ne ya bayyana hakan a zantawara da Freedon Radio, a matsayin jan hankali ga kungiyar tuntuba ta Arewa ACF bisa yunkurin da ta ke yi na kafa sabuwar majalisar dattawan Kano.

 

Kwamishinan, ya kuma ce, a shirye gwamnatin Kano ta ke wajen hada kai da dukkan wadanda ke da sha’awar bayar da gudunmawa domin ci gaban jama’a ta hanyar bayar da shawarwari.         

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!