Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Zaɓen shugabannin mazaɓu na APC ba zai hana mu tsaftar muhalli ba – Dr. Getso

Published

on

Gwamnatin jihar Kano ta ce, zaɓen shugabannin mazaɓu na jam’iyyar APC a matakai daban-daban da za a gudanar ba zai hana yin aikin tsaftar muhalli na ƙarshen wata ba.

 

Kwamishinan muhalli Dakta Kabiru Ibrahim Getso ne ya bayyana hakan, jim kaɗan bayan kammala duban tsaftar muhalli na ƙarshen wata da aka gudanar a wasu ma’aikatun gwamnati a Juma’ar nan.

 

Getso ya ce, kamar kowacce Asabar ɗin ƙarshen wata ma’aikatar muhalli za ta gudanar da duban tsaftar muhalli a faɗin jihar Kano.

 

A Asabar ɗin nan ne dai za a gudanar da zaɓen shugabannin mazaɓu na jam’iyyar APC anan Kano.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!