Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Zamu inganta harka noma a kasar nan-AFAN

Published

on

Gamayyar kungiyoyin manoma AFAN a Nijeriya ta ce zata inganta rayuwar manoma ta hanyar samar mus tallafi da kuma taki ciki sauki.

 

Shugaban Kungiyar Dakta Farouk Rabi’u Mudi ne ya bayyana hakan yayin zantawa da Freedom radiyo.

 

Dakta Farouk ya Kuma ce ‘manoma na Cikin wani hali biyo bayan tsadar taki zamani da ake fuskanta wanda hakan ke jawo tsadar kayan abinci’.

 

 

Ya kuma ce ‘sun dauki matakai dama wajen ganin sun gujewa faruwa ambaliya ruwa’.

 

Inda kuma yayi kira ga gwamnatin tarraya data samu ta yashe dam dam din da ake dashi a fadin kasar nan domin gujewa ambaliya ruwa.

 

Haka zalika ya ce ‘manoma da su guji yin shuka a wuraren dake da tarihin ambaliyar ruwa’.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!