Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Tsaro

AFAN:tayi kira ga gwmanati da ta samarwa manoma tsaro

Published

on

 

Kungiyar manoma ta Nijeriya (AFAN) tayi kira ga gwamantin tarayya da ta samar da tsaro da kuma wadata manoman hadi da saukaka farashin taki da sauran kayayyakin noma a kasar nan.
Shugaban kungiyar manoma ta kasa Kabir Ibrahim, ne ya bayyana hakan a zanatwarsa da kamfanin dillancin labarai na kasa NAN.

Wanda ya kara da cewa ‘manoman kasar nan na bukatar a samar musu da kayan aikin na zamani domin samar da wadataccen abinci a fadin kasa’.

Kabir Ibrahim ya kuma kara da cewa ‘rashin tsaro na hana manoma zuwa gonakin su, don hakan akwai bukatar asamar musu da ingantaccen tsaro, da kuma samar da kayayyakin noman na zamani da kuma habaka cibiyoyin noma a fadin kasar za nan.

*

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!