Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Zamu inganta wuraren bude ido da muke dasu a jihar Kano – Lajawa

Published

on

Hukumar kula da masu yawon bude ido ta jihar Kano ya ce nan ba da dadewa ba za su dawo da martabar wuraren da ake jima da rini a fadin jihar Kano.

Alhaji Yusuf Ibrahim Lajawa ne ya bayyana hakan ga Freedom Radio.

Ya ce babbar nasarar da su ka samu ita ce sabunta dokar da tayi dai dai da zamani domin suyi dai dai da yadda duk wani bako zai bi dokar ba tare da kawowa addini ko al’ada ba.

Lajawa ya ce”nan ba da dadewa ba gwamnatin jihar Kano za ta gyara kasuwar dukkan abubuwan gargajiya da kuma na tarihi wadanda su ke cikin kasuwar kurmi.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!