Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Kano

Zamu kara tabbatar da zaman lafiya a Kano – Kwamishina

Published

on

Sabon kwamishinan ‘Yan Sandan jihar Kano Sama’ila Shu’aibu Dikko, ya ce, zasu fito da sabbin dabaru domin ganin zaman lafiya ya kara tabbata a jihar.

Kwamishinan ya bayyana hakan ne yayin wata ziyara da ya kawo fadar gwamnatin Kano daidai lokacin da ake gudanar da taron majalisar zartarwa a yau Laraba.

Ya kuma sha alwashin yaki da masu son tada zaune tsaye don kakkabe ire-irensu a fadin jihar.

“Ba zan dauki wani bangare kuma in kyale wani ba a ayyuka na, tabbatar da zaman lafiya da tsaro shine manufata a jihar Kano,” inji Kwamishinan.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!