Connect with us

Tsaro

Zamu magance matsalar rashin tsaro a Najeriya – Tinubu

Published

on

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar wa ‘yan Najeriya da rundunar sojin kasar cewa gwamnati za ta yi nasara kan matsalolin tsaro da ke addabar kasar.

Jaridar Daily Nigerian ta ambato Tinubu ya bayyana haka ne yayin buda baki da sojoji a fadar shugaban kasa da ke Abuja, inda ya yaba wa jarumtaka da sadaukarwar da jami’an tsaro ke yi wajen kare kasar daga ‘yan ta’adda.

Ya kuma jaddada kudurin gwamnatinsa na kara zuba yin abin da ya dace wajen samar da kayan aiki, bayanan sirri da tallafin aiki domin kara inganta ayyukan rundunar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!