

Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano ta ce gobara mai tsanani ta tashi a daren ranar 11 ga Yuni, 2026, a kan titin Murtala Mohammed Way...
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da sauya sunan Cibiyar Nazarin Man Fetur da aka kammala a Kaduna zuwa Jami’ar Kimiyyar Ƙasa da Fasahar Injiniya...
Canada ta sanya dokar hana ‘yan kasa da shekaru 16 mallakar shafukan sada zumunta. Gwamnatin ta kuma bukaci kamfanonin da ke bayar da izinin bude...
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC a zaɓen 2027 kuma tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya bukaci a ayyana dokar ta-baci a kan harkokin...
An shiga jimami a ƙananan hukumomin Kabba da Bunu da ke jihar Kogi bayan wasu ’yan bindiga sun kai hari makarantar sakandiren gwamnati ta Iluke Bunu,...
Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Sama ta Kasa, wato NCAA, ta dakatar da lasisin kamfanin da ke gudanar da wani jirgin sama mai zaman kansa bayan...
Rundunar ‘Yan sandan Jihar Borno ta fara kamen motoci da sauran ababen hawa da ba su da lamba da kuma wadanda ke rufe lambobinsu. Jaridar...
Kotun tarayya ta umurci hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC kan ta yi wa jam‘iyyar Access rajista. Wata kotun tarayya wadda da ke...
Kwamitin Majalisar Dattawa mai kula da harkokin asusun gwamnati ya bayar da umarnin kamo tsohon Babban Daraktan Kamfanin Man Fetur na Kasa (NNPCL), Mele Kyari, bayan...
Rundunar ‘yan sandan Babban Birnin Tarayya Abuja ta sanar da kashe wasu ‘yan bindiga biyu da ke addabar al’ummomin yankin Abuja, yayin da aka ceto mutane...