

Jami’ar Tarayya da ke Dutse a Jihar Jigawa, ta nemi haɗin kan Rundunar ’Yan Sandan jihar domin dakile tashe-tashen hankula da ayyukan ƙungiyoyin asiri da ake...
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta ICPC ta ce ta gano wasu hanyoyin damfarar albashin gwamnati, ciki har da wani jami’in da ya saka...
Jam’iyyar PDP tsagin Kabiru Tanimu Turaki, ta zargi jam’iyya mai mulkin kasa APC da amfani da kalaman tunzura jama’a da kuma barazanar tashin hankali wajen neman...
Hukumar kashe gobara ta Jihar Kano ta ce, wani matashi mai shekaru 18 ya rasu bayan ya fada cikin wani kududdufi a Karamar Hukumar Danbatta. ...
Gwamnatin Jihar Sokoto ta amince da kashe sama da Naira biliyan 1 domin sayen babura ƙirar Bajaj guda 1,000 da za a raba wa hukumomin tsaro...
Al’ummar Zambiya na gudanar da zaɓen shugaban ƙasa da na ƴan majalisar dokokin ƙasar. Ana kallon zaɓen a matsayin ma’aunin gwajin ingancin dimokuraɗiyya a ƙasar...
Dakarun Rundunar Operation Enduring Peace, OPEP,sun dakile wani yunkurin wasu ’yan bindiga da ake zargin mayakan Berom ne, na shirin kai hari kan wasu al’ummar Fulani...
Gwamnatin Jihar Kano ta ce za ta ci gaba da daukar matakan dakile sayar da filayen gwamnati ba bisa ka’ida ba, tare da samar da gidaje...
Gwamnatin kasar Ghana ta kafa wata sabuwar doka da nufin magance matsalolin tsaro a yankin Tekun Gulf na Guinea. Dokar wadda Majalisar Dokokin ƙasar ta...
Rundunar sojin Najeriya, ta ce, adadin ‘yan ta’adda da abokan hulɗarsu da suka mika wuya ga dakarunta a yankin Arewa maso Gabas ya ƙaru da kashi...