

Gwamnatin jihar Katsina ta ƙaddamar da cibiyoyin rarraba abinci mai gina jiki ga kananan yara a kananan hukumomi 12 dake fadin jihar. Gwamnan jihar Dikko...
Gwamnatin Tarayya ta ce an samu karin wutar lantarki daga Megawat 3,951 zuwa Magawat W 4,300 tsakanin 28 ga Maris da 10 ga Afrilun shekarar da...
Amurka ta yaba da kokarin kasar nan kan yadda take hanzarta shari’o’in da suka shafi ta’addanci, bayan samun nasarar yankewa mutum 386 hukunci a wasu shari’o’i ...
Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum, ya ce kasuwar Jilli da ke karamar hukumar Gubio, da aka kai harin sama da ya yi sanadin mutuwar fararen...
Kamfanin Kula da Wuyar Lantarki mai zaman kansa na kasa NISO ya sanar da cewa jihohi bakwai za su fuskanci ƙarancin wutar lantarki na tsawon makonni...
Tawagar manyan jamai’an Iran da Amurka sun kammala zagayen farko na zaman tattaunawar sulhu ta sa’o’i biyu a birnin Islamabad na kasar Pakistan. Ba a sanar...
Gwamnan Jihar Katsina Dikko Radda ya buƙaci al’umma su kwantar da hankalinsu, yayin da rahotanni ke cewa wasu da ake zargin ‘yan bindiga sun bai wa...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa ta shirya domin ƙarfafa sojojin kasar da ke yaƙi da ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga a faɗin ƙasar....
Ƙungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty International ta nuna damuwa kan karuwar sace mutane a Najeriya, inda ta ce an sace akalla mutane 1,100 tsakanin...
Shugaban darikar Katolika Paparoma Pope Leo ya yi kakkausar suka kan hare-haren soji da Amurka da Israel ke kaiwa kan Iran, inda ya bayyana cewa addini...