

Dakarun soji na Operation Fansan Yamma, sun hallaka ’yan ta’adda guda tara a jihohin Katsina da Zamfara. Wannan na cikin sanarwar da jami’in yaɗa labarai...
Farfesa Isa Ali Pantami ya yi watsi da sasancin da aka yi kan fitar da Jamilu Gwamna takarar Gwamnan jihar Gombe a jamiyyar APC Wata...
Harin ‘yan tawayen M23 na ci gaba da tilastawa fararen hula tserewa daga Gabashin Jamhuriyar Dumokaradiyyar Congo da birnin Sake da ke Gabashin kasar ke ci...
Tsohon ɗan takarar shugabancin kasar nan a zaɓen 2023 na Jam’iyyar LP, kuma jigo a jam’iyyar ADC ta haɗaka, Peter Obi ya tabbatar ficewa daga jam’iyyar....
Jam’iyyar hamayya ta ADC ta sanar da fara siyar da fom ɗin takara muƙamai daban-daban gabanin babban zaɓen ƙasar na 2027. Hakan na kunshe cikin ...
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa zai duba sabon tayin sulhu da Iran ta gabatar, amma ya nuna shakku cewa Amurka za ta amince da...
Kamfanin dillancin labarai na Fars a Iran ya bayar da rahoton cewa dakarun juyin juha halin ƙasar 14 ne suka mutu a daren da ya gabata...
Ƙungiyar Kare Haƙƙin Musulmi (MURIC) ta zargi gwamnatin Najeriya da nuna fifiko tsakanin Musulmai da Kiristoci a ƙasar. MURIC ta yi wannan kiran ne bayan...
Amurka ta sanar da shirin janye kusan sojoji 5,000 daga kasar Jamus cikin watanni 6 zuwa 12 masu zuwa, kamar yadda ma’aikatar tsaron kasar ta Pentagon...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana matsalolin tsaro da talauci a matsayin manyan ƙalubale ga Najeriya, yana mai cewa suna barazana ga samar da ayyukan...