

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ce mulkin Kano ba abu ne mai sauƙi ba, saboda yawan al’ummarta da kuma kasancewarta jiha mai ɗauke da...
Rundunar Sojin Najeriya ta ce dakarunta sun lalata sansanonin kungiyar IPOB guda uku tare da kwato makamai da abubuwan fashewa a jihar Anambra. Ta cikin...
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke na Jam’iyyar Accord, ya lashe zaben gwamna a kananan hukumomi 19 daga cikin 30 na jihar. Babban abokin hamayyarsa, Bola Oyebamiji...
Gwamnatin Jihar Kano ta haɗa kai da manyan makarantun gaba da sakandare wajen faɗaɗa shirin dashen bishiyoyi da kare muhalli. Kwamishinan Albarkatun Ruwa, Muhalli da...
Rundunar Sojin kasar nan, ta ce dakarunta sun hallaka ’yan ta’adda sittin da biyar tare da kubutar da mutane talatin da hudu da aka yi garkuwa...
Dakarun hadin gwiwar rundunar Operation fansar yamma sun kama wasu abubuwan fashewa guda 180 da ake zargin ana safarar su zuwa hannun ’yan ta’adda a jihar...
Ambaliyar ruwa da guguwa mai ƙarfi sun jefa dubban mazauna Jihar Yobe cikin mawuyacin hali, inda mutane 34,533 daga iyalai 9,845 suka fuskanci matsalar a ƙananan...
Abdulsamat Sanu Harun Idris, ɗan kasuwa kuma wanda ke gudanar da kamfanin Samado Juice, ya faɗaɗa harkokin kasuwancinsa daga Najeriya zuwa Saudi Arabia, inda kasuwancin ya...
Akalla mutane uku sun jikkata a wani rikici tsakanin manoma da makiyaya a garin Kataeregi, ƙaramar hukumar Katcha ta jihar Neja. Kakakin ’yan sandan jihar, SP...
Hukumar Lafiya ta Duniya, WHO, ta ce Najeriya na cikin ƙasashen da aka samu rahotannin kai hare-hare kan jami’an lafiya da cibiyoyin kiwon lafiya. WHO...