Inda Ranka na ranar Laraba 23 10 2019 tare da Nasiru Salisu Zango. Download Now A yi sauraro lafiya
An zabi Shugabar gidan talabijin na ARTV dake Kano Hajiya sa’a Ibrahim a matsayin shugabar kungiyar kafafan yada labarai ta kasa . Jaridar Kano Focus...
Shugaban kasuwar Muhammad Abubakar Rimi wato sabon gari dake Kano Alha Uba Zubairu Yakasai ya ce amfani da lantarki na haske rana ce kadai hanyar da...
Kungiyar marubuta labaran wasanni ta kasa reshen jihar Kano ta kafa wani kwamiti na mutane uku da zai jagoranci sulhu a tsakanin mambobin kungiyar da aka...
Yan wasan Najeriya na ci gaba da taka muhimmiyar rawa a ci gaba da fafata wasannin da gasar cin kofin zakarun nahiyar turai wato Champions league...
Babbar sakatariyar dake kula da hukumar kyautatuwar ma’aikata ta jihar kano, Hajiya Binta Fatima Salihu ta ce, babban kalubalen da suke fuskanta shi ne al’umma ba...
A yammacin yau ne za a fafata wasan sada zumunci tsakanin ‘yan wasan Freedom Radio da na Hukumar Kiyaye Aukuwar Hadura ta jihar Kano wato Road...
Mahukunta a makarantar Farfesa Ango Abdullahi dake Zaria, sun tabbatar da cewa jarumin fina-finan Hausa Adam A. Zango ya dauki nauyin karatun dalibai marayu guda 101...
Wani dan kasuwa a jihar Kano, Alhaji Abdussalam Salisu Bacha ya kai ziyara sabon gidan cin abinci N30 a unguwar Sani Mainagge dake nan Kano. Dan...
Wani malami a kwalejin ilimi ta Sa’adatu Rimi dake nan Kano, Dr Bashir Sani ya ce, ya zama wajibi al’umma su baiwa fannin ilimi fifiko domin...