Hukumar Hisbah tayi nasarar kama wasu matasa da yammata a yayin da suke tsaka da aikata baɗala a wani wurin shakatawa da ke titin Katsina a...
Ƙungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa ASUU ta bai wa gwamnatin tarayya wa’adin makonni uku kan ta fara aiwatar da yarjejeniyar da suka suka cimma ko kuma...
Rundunar ta ɗaya ta sojojin ƙasa da ke Kaduna ta buƙaci da riƙa kai rahoton maɓoyar ƴan bindiga ga jami’an tsaro. Kwamandan rundunar Manjo Janar Kabiru...