Malam Abduljabbar Kabara ya bukaci a dauke shari’arsa daga gaban babbar kotun Shari’ar Musulunci. Kungiyar Kwadago ta kasa (TUC), ta bukaci gwamnatin tarayya ta kara nazartar...
Bidiyo2 years ago
Najeriya A Yau: Shirin haɗin gwiwa da jaridar Daily Trust 21-07-2022
Najeriya A Yau 21-07-2022, shirin haɗin gwiwa da jaridar Daily Trust
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta ce zata bayar da Naira miliyan 5 ga duk wanda ya samu nasarar kama dan ta’addan nan Ado Aleru. Gwamnatin...
Bidiyo2 years ago
Shirin Inda Ranka 18-07-202
Ambaliyar ruwa ta yi sanadiyyar mutuwar mutane a birnin Kano tare da lalacewar motoci da dama sakamakon munin magudanan ruwa a jihar. Hukumar KAROTA ta yi...
An Tashi Lafiya2 years ago
An Tashi Lafiya 19-07-2022
Kuna iya kallon Labaran An Tashi Lafiya kai tsaye, ta Shafukanmu na FACEBOOK, TWITTER da YOUTUBE, a FREEDOM RADIO NIGERIA. Ko kuma ku saurari shirin a...
Bidiyo2 years ago
Labaran Mu Leka Mu Gano18-07-2022
Gwamantin tarayya ta tabbatar dacewar tana gaba da cimma matsaya da kungiyar malaman jami’o’i ta kasa ASUU. Kungiyar kwararrun masu sufurin jiragen sama ANAPP sun yi...