Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Bidiyo

Labaran Rana 21-07-2022

Published

on

Malam Abduljabbar Kabara ya bukaci a dauke shari’arsa daga gaban babbar kotun Shari’ar Musulunci.

Kungiyar Kwadago ta kasa (TUC), ta bukaci gwamnatin tarayya ta kara nazartar albashi da shekarun ritaya na ma’aikatan gwamnati.

Masana tattalin arziki sun zargi tsarin tattalin arziki na SAP a matsayin abinda ya ruguza tattalin arzikin Najeriya.

Ku kasance da mu domin jin cikakkun labaran dama karin wasu rahotanni.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!