Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Bidiyo

2023 Ni Ganduje zai yiwa Handing Over – Sha’aban Sharaɗa

Published

on

A ƙarshen mako, wakilinmu Bashir Sharfaɗi ya tambayi Ɗan Takarar Gwamnan Kano a jam’iyyar ADP Sha’aban Ibrahim Sharaɗa, shin ko me ya sa yake cika baki cewa shi zai lashe zaɓe?

Wai me Sha’aban ya taka ne?

Labarai Masu Alaka:

Zan yi farin cikin zama gwamnan Kano – Sha’aban Sharaɗa

Abin da zan sa gaba idan na zama Sanata – Kawu Sumaila

An bar Kano ta kudu a baya saboda rashin ƙwaƙƙwaran wakilci – Kawu Sumaila

Ga amsar da ya bashi a wannan bidiyo.

Cikakkiyar tattaunawar zata zo muku a gobe Laraba idan Allah ya kaimu.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!