Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Siyasa

2023: Wa ku ke ganin zai gaji buzun Buhari a jam’iyyar APC

Published

on

Tuni dai wasu jiga-jigan yan siyasar Najeriya suka fara bayyana kudurin su na tsayawa takarar shugabancin kasar.

Wannan ya nuna karara yadda suke yunkurin gadar kujerar da shugaba Muhammadu Buhari ke kai a yanzu.

Tuni dai hankula suka koma kan ko wanene zai gaji kujerar shugabancin Najeriyar.

Ga kadan daga cikin su:

Asiwaju Bola Ahmed Tinubu

Farfesa Yemi Osinbajo

Yahya Bello

Rotimi Amechi

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!