Connect with us

Labarai

Kashim Shettima ya bayyana kaduwa bisa rasuwar Audu Ogbeh

Published

on

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya nuna kaɗuwarsa kan rasuwar tsohon ministan noma, Cif Audu Ogbeh.

 

Shettima ya bayyana haka ne lokacin da ya jagoranci tawagar gwamnatin tarayya zuwa ta’aziyya ga iyalan marigayin ranar Litinin, inda ya ce Nijeriya ta rasa ɗaya daga cikin jagorori na gari.

 

Ya kwatanta mutuwar Ogbeh da cewa rashi ne ga ɓangaren noma da kuma cigaban Najeriya.

 

Shettima yace ba za a manta irin gudummawar da Audu Ogbeh ya bayar wajen bunƙasa noman abinci ba a kasar nan.

 

Tsohon ministan noman ya rasu ne ranar Asabar yana da shekara 78.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!