Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Libya:Shugaba Buhari yayi Allawadai da harin sama sansanin ‘yan gudun hijira

Published

on

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi allawadai da hari ta sama da aka kai sansanin ‘yan gudun hijira da ke daf da birnin Tripolin kasar Libya wanda ya yi sanadiyar mutuwar mutane da dama ciki har da ‘yan kasar nan.

 

Muhammadu Buhari ya bayyana harin a matsayin rashin imani kuma abin kunya da ya kamata kowa yayi tir da shi.

 

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun babban mataimaki na musamman ga shugaban kasa kan harkokin yada labarai Malam Garba Shehu.

 

Sanarwar ta ruwaito shugaba Buhari na cewa, wajibi ne a gudanar da bincike domin zakulo wadanda ke da hannu cikin lamarin sannan a hukuntasu.

 

Shugaba Buhari ya kuma yi addu’ar Alla.. ya jikan wadanda

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!