Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Manyan Labarai

Wakilin Jaridar Thisday Ya tsallake rijiya da baya

Published

on

A jiya da daddare ne wasu bata gari su kai wa wakilin jaridar Thisday Ibrahim Garba Shu’aibu hari anan Kano.

Ibrahim Shuai’bu wanda shi ne shugaban masu aikewa da rahotanni ta kasa reshen jihar Kano, na kan hanyar sa ne zuwa wata cibiyar kiwon lafiya dake unguwar Rijiyar Zaki yayin da ya gamu da su, bayan da suka tsayar da shi suka kuma kwace masa wayoyin sa baki daya da kudade.

Bayanin hakan na kunshe a cikin sanarwar da sakataren kungiyar Mustapha Hodi ya fitar cewa Ibrahim Garba ya tsallake rijiya da baya ganin yadda bata garin suka yi yunkurin kasha

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!