Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

An gurfanar da tsohon kwamishinan Lafiya Dr Abubakar Labaran Yusuf gaban babbar kotun Kano

Published

on

A yau Alhamis ne gwamnatin jihar Kano ta gurfanar da tsohon kwamishinan Lafiya na jihar, Dakta Abubakar Labaran Yusuf, gaban wata babbar kotun jihar bisa zargin sa da yin sama da fadi da kudi dala dubu 294 da.

Adadin kudin wanda kimar su dai-dai da Naira miliyan 47 da dubu 168, kudi ne da aka baiwa tsohon kwamishinan don biyan alawus-alawus da kuma sauran bukatu na daliban jihar Kano a Cairo ta kasar Masar.

Kotun karkashin mai shari’a A’isha Danlami Rabi’u ta bayanr da belin tsohon kwamishinan kan Naira dubu 200.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!