Connect with us

Labarai

Abubakar Malami ya musanta zargin da EFCC ke masa na mallakar asusun banki 46

Published

on

Tsohon ministan shari’a Abubakar Malami, ya musanta zargin da hukumar yaki da cin hanci da rashawa EFCC ke yi masa na cewa yana da asusun banki har guda 46 da aka bude su ba bisa ka’ida ba.

Abubakar Malami ya yi wannan martanin ta bakin mai ba shi shawara kan harkokin yada labarai Bello Doka, inda ya ce Malami bai da wata alaka da kudaden da suka fito daga tsohon shugaban kasa Janar Sani Abacha, kuma bai taba yin wani laifi na kudi ba kamar yadda EFCC ke zargi.

Ya kara da cewa, tsohon ministan yana da asusun banki guda shida ne kacal, kuma EFCC ta san da su.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!