Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Abuja ta zarce Kano yawan masu Coronavirus

Published

on

Jihar Kano ta dawo ta uku a yawan masu cutar Coronavirus a Najeriya, yayinda birnin tarayya Abuja ta dawo ta biyu.

Mutum 1092 aka tabbatar sun kamu da Covid-19 a Abuja, inda Kano aka samu adadin mutum 1025.

Har yanzu Legas ce kan gaba a Najeriya, da kididdigar NCDC ya tabbatar da cewa mutum 6266 suka kamu da ita a jihar.

Mutane 13,873 suka kamu da cutar Coronavirus a fadin Najeriya, an sallami 4,351 bayan da aka tabbatar sun warke, yayinda 382 suka rigamu gidan gaskiya.

A farkon bullar cutar dai birnin tarayya Abuja ce ke mataki na biyu kafin daga bisani jihar Kano ta zarce ta, sai kuma a yau ta kara kerewa jihar Kanon.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!