Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Adadin masu Corona ya haura 200 a Kano

Published

on

Gwamnatin jihar Kano ta ce yanzu haka adadin wadanda suka kamu da cutar Covid-19 ya kai 219 a jihar.

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta wallafa a shafinta na Twitter cewa a ranar Alhamis kadai an samu karin mutane 80 da aka samu na dauke da cutar a jihar.

Har ila yau ma’aikatar lafiyan ta Kano ta nemi al’ummar jihar kan suyi biyayya ga matakan da gwamnati ke dauka domin dakile cutar.

Wannan da na zuwa ne bayan da karin cibiyar gwajin cutar Covid-19 ta biyu a jami’ar Bayero ta fara aiki.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!