Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

Adadin mutanen da suka rasu a gobarar Masallaci ya ƙaru- hukumar MMSH

Published

on

Hukumar gudanarwar asibitin ƙwararru na Murtala Muhammad da ke Kano, ta ce, adadin mutanen da suka rasu sakamakon kona wasu masallata a karamar hukumar Gezawa ya karu zuwa goma sha uku.

Shugaban asibitin Dr Hussaini Muhammad, ne ya bayyana hakan a lokacin da ya karbi bakuncin dan takarar shugaban kasa na Jamiyyar LP Peter Obi a farfajiyar Asibitin.

Dr Hussaini ya kuma ce, a yanzu aka akwai mutane Takwas da ke karbar magani sakamakon kunan.

A nasa jawabin, Peter Obi ya ce, ya zo Kano ne domin jajintawa yan uwan wadanda ibtilahin ya shafa tare da adduar ya kiyaye gaba.

Idan za a iya tunawai dai, Shafiu Abubakar mazaunun karamar hukumar Gezawa ne ya kona wasu mutane da ke sallar Asuba a satin da ya gabata.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!