Connect with us

Labaran Wasanni

AFCON 2021: Yadda aka raba kyautuka ga ‘yan wasan da suka nuna bajinta

Published

on

Yadda rabon kyautuka ya kasance a gasar AFCON da kasar Senegal ta lashe, bayan doke Masar (Egypt) a ranar Lahadi 6 ga watan Fabrairun 2022.

Sadio Mané daga kasar Senegal ne gwarzan dan wasa.

Vincent Aboubakar daga kasar Camaroon ne ya fi kowa zura kwallo da kwallaye 8 hakan yasa ya lashe takalmin zinari.

Édouarndy daga kasar Senegal shima shine ya lashe kyautar gwarzan mai tsaran taga.

Mene ra’ayinku akai?

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!