Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Aikin Allah: Ganduje zai yiwa ƴan Hisbah ƙarin albashi

Published

on

Gwamnatin jihar Kano ta sha alwashin yin ƙarin albashi ga jami’an hukumar Hisbah.

Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ne ya bayyana hakan a ranar Lahadi, yayin fasa kwalaben giya da Hisbar ta kama.

Gwamnan ya samu wakilcin mataimakinsa Nasir Yusuf Gawuna.

Hoto yayin fasa kwalaben giyar

Gawuna ya nemi ƴan Hisbah da su ci gaba da dagewa a kan aikinsu.

“Gwamnati zata canja wa ƴan Hisbah kayan sarki, (kaki) sannan gwamnati zata ci gaba da basu goyon bayan wajen gudanar da aikinsu na hidimtawa addini” a cewarsa.

Babban Kwamandan Hisbah Malam Haruna Ibn Sina ya ce, gabanin fasa giyar sai da suka samu amincewar kotu.

Hoto yayin fasa kwalaben giyar

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!