Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Algus din takin zamani na barazana ga amfanin gona – Masani

Published

on

Wani mai masana’antar takin zamani a nan Kano Alhaji Ibrahim Hussain Abdullahi, yayi Alla-wadai da yadda wasu ke canjawa buhunhunan takin zamani suna da bayanan hakkin mallaka, sannan su sanya taki marasa inganci a ciki su sayarwa da manoma.

Alhaji Ibrahim Hussain Abdullahi ya bayyana hakan ne, yayin da yake zantawa da manema labarai, inda ya ce abin takaici ne matuka yadda wasu bata-gari ke cutar da manoma ta hanyar sayar mu da taki mara kyau da aka canza masa buhu.

Wannan na zuwa ne dai-dai lokacin da damuna ke kara kankama, inda manoma kan bazama neman taki domin inganta amfanin gonar su.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!