Connect with us

Labarai

Almajirai 4 sun rasu sakamakon cin gurbataccen abinci a Kano

Published

on

Almajirai huɗu na Tsangayar Malam Iliyasu Mai Tsangaya da ke Kadage Sharifai a Ƙaramar Hukumar Ungogo ta Jihar Kano sun rasu bayan cin abincin da ake zargin gurɓatacce ne.

 

Shugaban ƙungiyar Tsangaya Media Network ta ƙasa Alaramma Sani Musa Nuhu, ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da ya fitar.

 

Sanarwar ta ce, almajiran sun rasu ne a Asibitin Malam Aminu Kano a daren Lahadi, 16 ga Agusta, 2026, bayan sun ci abincin da ake zargin ya gurɓata.

 

Sanarwar ta ƙara da cewa, an gudanar da jana’izar almajiran bayan samun umarni daga Dagaci da baturen ƴan snadan yankin.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!