Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

An tsaurara matakan tsaro a zaman majalisar Kano na yau

Published

on

An dauki matakan tsaro a harabar majalisar dokoki ta Kano a dazu bayan da jami’an tsaro suka mamaye majalisar

Wakilin mu na majalisar dokoki Awwal Hassan Fagge ya rawaito cewar jami’an tsaro sun cika duk kofofin shiga majalisar.

Sai dai y ace hakan bay a rasa nasaba da dakatar da wasu daga cikin ‘yan majalisar suka yi a zaman majalisar na makon jiya.

A binciken da yayi ya ce ana hasashen ko magoya bayan wadanda aka dakatar din ka iya yin zanga-zanga a harabar majalisar dokoki ta Kano.

Ka zalika a yayin zaman majalisar an karantu rahotan kwamitin bibiyar kudaden da ma’aikatu ke kashe wa.

 

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!