Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

An samu karancin barazanar tsaro yayin zabe a Kano- Kwamred Ibrahim Wayya

Published

on

Zauren da ya yi aikin sanya ido a zaben shugaban kasar da ya gudana a jihar Kano ya ce, an samu karancin barazanar tsaro a lokacin zabe da ma bayan kammala zaben.

Shugaban zauren Kwamared Ibrahim Wayya ne ya bayyana hakan a zantawarsa da wakilinmu Nura Bello da safiyar yau, wadda tattaunawar ta mayar da hankali kan yadda kwamitin ya gudanar da ayyukan sa lokacin zabe.

Kwamared Wayya ya kuma ce, hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta taka rawa wajen dakile matsalar sayen kuri’a daga masu zabe.

https://freedomradionig.com/wp-content/uploads/2023/03/LABARAN-RANA-HANTSI-KWAMITI-02-03-2023.mp3?_=1

Shugaban zauren sa ido kan harkokin zabe a nan Kano Kwamared Ibrahim Wayya kenan a zantawarsa da Freedom Radio.

Rahoton: Nura Bello.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!