Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Ƙetare

Amurka ta bukaci Nijeriya ta kara inganta kayan aikin zabe gabanin zuwan na gwamnoni

Published

on

Kasar Amurka ta yi kira ga hukumar zabe mai zaman kanta ta Nijeriya INEC da ta magance matsalolin da aka fuskanta na na’urar tantance masu kada kuri’a ta BVAS gabanin zaben gwamnoni da na ‘yan majalisun jihohi da za a yi ranar 11 ga watan Maris mai zuwa.

Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen Amurka Ned Price, ce ta sanar da hakan a wata sanarwa da ya fitar.

Ta ce, ‘yan Najeriya na da hakki wajen samar musu da kayan aikin zabe mai inganci, wanda shi ne zai basu damar zaben shugaban da suke so ya mulke su’.

‘Haka kuma ta yi fatan hukumar INEC za ta sake inganta kayan aikin zabe kafin ranar zaben gwamnoni da ke tafe’.

Rahoton: Madeena Shehu Hausawa

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!