Connect with us

Labarai

An sanya dokar takaita zirga-zirgar mutane a Yauri

Published

on

Majalisar ƙaramar hukumar Yauri a jihar Kebbi, ta sanar da sanya dokar hana zirga-zirga daga ƙarfe 10:00 na dare zuwa 07:00 na safe har tsawon kwanaki uku.

 

Shugaban ƙaramar hukumar Abubakar Shu’aibu Ƙauran Yauri, ne ya bayyana hakan ga manema labarai bayan ganawar da ya yi da hukumomin tsaro a fadar Sarkin Yauri Dakta Zayyanu Muhammad Abdullahi.

 

Wannan mataki ya biyo bayan barkewar rikici tsakanin matasan Unguwar Tashar Kattai da wasu masu haƙar zinare a garin Yauri, lamarin da ya janyo asarar rayuka da dukiyoyi da dama.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!