Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kimiyya

An shiga ruɗani bayan katsewar Facebook, WhatsApp da Instagram

Published

on

Facebook da WhatsApp da Instagram sun katse, abin da ya shafi miliyoyin masu amfani da shafukan a duniya.

BBC Hausa ta rawaito cewa kafofin sun daina aiki a Washington na Amurka da Paris da London da sauran biranen duniya.

Matsalar ta shafi masu amfani da shafukan a Najeriya.

Daya daga cikin shugabannin Facebook ya faɗa a Twitter cewa suna ƙoƙarin gano matsalar da daidaitawa cikin gaggawa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!