Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

An yi hasashen mummunar ambaliyar ruwa a Kano da wasu jihohi 27 a daminar bana- Minista

Published

on

Gwamnatin tarayya ta yi hasashen cewa akwai alamun samun ambaliyar ruwa a daminar bana a wasu jihohin kasar nan 28 ciki har da nan Kano.

Ministan albarkatun ruwa Suleiman Adamu ne ya bayyana haka yayin zantawa da manema labarai.

Ya ce lamarin zai faru ne a kananan hukumomi 121 da ke jihohi 28

Sai dai ya ce jihohin da ake tsammanin lamarin zai fi muni sun hada da: Lagos, Cross River, Rivers, Bayelsa Delta da kuma Ondo.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!