

Jam’iyyar NNPP ta ce ba za ta bari Sanata Rabiu Kwankwaso ya nemi tikitin shugaban kasa a jam’iyyar a zaben 2027 ba. Sakataren jam’iyyar na kasa,...
Babban kwamandan runduna da ɗaya ta sojin Najeriya da ke Gusau, Birgediya Janar Mustapha Jimoh, ya ce ayyukan ƴanbindiga da ƴanta’adda a jihar Zamfara sun yi...
Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta yi kira ga ‘yan kasar da ke Venezueala su gaggauta ficewa daga kasar. Matakin na zuwa ne bayan da ma’aikatar...
Tsohon Shugaban Jam’iyyar APC na Kasa kuma tsohon Gwamnan Jihar Kano, Dokta Abdullahi Umar Ganduje, zai fara ganawa da masu ruwa da tsaki dan neman shawarwari...
Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya gudanar da wata ganawar sirri da jagoran NNPP kuma tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, a gidansa da...
Kungiyar lauyoyi ta kasa reshen jihar Jigawa ta yi Allawadai da zargin da ake yiwa wani jami’in hukumar DSS na sace wata yarinya yar asalin garin...
Tsohon gwamnan jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal ya nuna damuwa kan halin da Nijeriya ke ciki, yana mai cewa kasar na cikin hadari. Tambuwal ya bayyana...
Despite record funding for Nigeria’s Basic Health Care Provision Fund, many primary health centres in Kano remain bare and under-resourced, leaving families to pay for medicines...
Duk da ƙaruwar kuɗaɗe da ake warewa domin Asusun Samar da Kula da Lafiya na Asali watau Basic Health Care Provision Fund (BHCPF) a Najeriya, cibiyoyin...
Gwamnatin soji a Burkina Faso ta ce ta dakile wani sabon yunkurin juyin mulki da aka shirya domin hambarar da shugaban kasar na rikon kwarya, Kanal...