

Tawagar manyan jamai’an Iran da Amurka sun kammala zagayen farko na zaman tattaunawar sulhu ta sa’o’i biyu a birnin Islamabad na kasar Pakistan. Ba a sanar...
Gwamnan Jihar Katsina Dikko Radda ya buƙaci al’umma su kwantar da hankalinsu, yayin da rahotanni ke cewa wasu da ake zargin ‘yan bindiga sun bai wa...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa ta shirya domin ƙarfafa sojojin kasar da ke yaƙi da ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga a faɗin ƙasar....
Ƙungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty International ta nuna damuwa kan karuwar sace mutane a Najeriya, inda ta ce an sace akalla mutane 1,100 tsakanin...
Shugaban darikar Katolika Paparoma Pope Leo ya yi kakkausar suka kan hare-haren soji da Amurka da Israel ke kaiwa kan Iran, inda ya bayyana cewa addini...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Bauchi ta ce ta ƙara ƙaimi wajen ƙarfafa tsaro domin daƙile ayyukan ‘yan bindiga da sauran laifuka a jihar. Kwamishinan ‘yan sandan...
Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bukaci dukkanin sarakuna, dagatai da masu unguwanni da su mayar da hankali wajen gudanar da addu’oin domin samun...
Bankin Duniya ya ce gyare-gyaren tattalin arziki da Najeriya ke yi sun fara haifar da sakamako mai kyau. Rahoton ya nuna cewa tattalin arzikin ƙasar ya...
Ministan lafiya na Lebanon ya ce daruruwan mutane ne suka jikkata wasu kuma suka mutu a sassan kasar, bayan da sojojin Isra’ila suka kaddamar da mafi...
Wani Ruwan sama kamar da bakin kwarya yayi sanadiyar lalata sabuwar tashar bas da aka kashe biliyoyin Nairori wajen gina ta a birnin tarayya Abuja. Rahotanni...