

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta sanar da daukar matakin sallama da gurfanar da wasu jami’anta da ke da hannu a harbin da ya yi sanadiyyar mutuwar...
Hukumar kula da asusun yara ta majalisar dinkin duniya, UNICEF ta yi gargadi cewa yara sama da 500,000 a jihohin Sokoto, Kebbi da Zamfara na cikin...
Dangote ya kara farashin mai zuwa N1,275 tare da dakatar da sayarwa na wucin gadi Matatar Dangote ta kara farashin man fetur (PMS) zuwa N1,275 kan...
Ambaliyar ruwa a Jalingo babban birnin jihar Taraba ya yi sanadiyyar rushewar gidaje da kuma shafe kadarori da dama. Rahotanni sun ce ruwan sama kamar...
Majalisar Dokokin Amurka ta bukaci Ma’aikatar Tsaron kasar (Pentagon) ta yi bayani kan hare-haren saman da Amurka ta kai a Najeriya a ranar 25 ga Disamba,...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama wani matashi Hassan Umar Gwammaja mai shekaru 26, kan zargin garkuwa da wani yaro don neman kuɗin...
Hukumar hasashen yanayi ta kasa NiMet ta yi hasashen samun tsawa tare da saukar ruwan sama a jihohi 10 na Arewacin kasar da kuma wasu jihohin...
Hukumar Kula da ‘Yan Najeriya Mazauna Kasashen Waje NiDCOM ta bukaci ‘yan kasarnan da ke zaune a Afrika ta Kudu su bi umarnin da ofishin jakadancin...
Jam’iyyun adawa a kasar nan sun bukaci Hukumar Zabe ta Kasa INEC da ta tsawaita wa’adin ta ta bayar na gudanar da zaben fidda gwani domin...
Shugaban Amurka, Donald Trump ya tabbatar da soke bulaguron wakilansa zuwa Islamabad domin tattaunawa da wakilan Iran da nufin kawo ƙarshen yaƙin. Cikin wani saƙo da...