

Ministan Muhalli na Najeriya, Balarabe Abbas Lawal, ya yaba wa gwamnatin Jihar Kano bisa matakan da take dauka na dasa bishiyoyi da farfado da muhalli, yana...
Dakarun Rundunar Operation Haɗi Kai sun ceto mutane 2 da aka sace tare da kama wasu da ake zargi da kai wa ‘yan ta’adda kayayyaki a...
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya jagoranci wani taron tsaro a Fadar sa da ke Abuja da yammacin Alhamis din makon nan tare da manyan hafsoshin...
Hukumar zabe ta Kasa INEC, ta amince da tsawaita wa’adin ci gaba da rajistar masu kada kuri’a (CVR) da karin makwanni biyu. A baya dai...
Ɗaya daga cikin hadiman Shugaba Bola Tinubu, Temitope Ajayi, ya yi kira ga Hukumar EFCC da DSS da kuma Rundunar Ƴansanda su faɗaɗa bincike kan zargin...
Hukumar kula da yanayi ta kasa NiMet ta yi hasashen cewa za a samu ruwan sama mai hade da tsawa a wasu jihohin arewacin kasar nan...
Rundunar Sojin Sama ta kasar nan ta sanar da tura sabbin sojoji 198 zuwa ƙasar Gambia domin ci gaba da aikin wanzar da zaman lafiya ƙarƙashin...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya umarci Hukumar Yaki da Masu Yi Wa Tattalin Arziki Zagon Kasa (EFCC) da Hukumar Yaki da Cin Hanci...
Gwamnatin Jihar Kano ta ce za ta ƙara ƙarfafa haɗin gwiwa da Hukumar Raya Masana’antu ta Majalisar Ɗinkin Duniya (UNIDO) da Tarayyar Turai (EU) domin inganta...
Gwamnan Jihar Kaduna, Uba Sani, ya ce gwamnatin jihar za ta ɗauki nauyin kula da iyalan marigayiya Ummulkhairi Aliyu, wadda wasu fusatattun mutane suka kashe a...