

Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi kira da a saki ɗalibai da malaman da aka sace a Oyo da Borno a hare-haren da suka faru a jihohin....
Gwamnatin Jihar Kano ta tabbatar da cewa nan ba da jimawa ba za ta kammala aiwatar da manyan ayyukan magudanan ruwa da hanyoyi a yankunan da...
Mai Martaba Sarkin Kabin Argungu, Muhammadu Sama’ila Mera, ya bukaci al’ummar masarautarsa da su mallaki makamai bisa ka’ida domin kare kansu da yankunansu daga hare-haren ’yan...
Rundunar soji ta Operation Hadin Kai ta halaka wani dan ta’adda tare da ceto wasu da aka sace, yayin wani farmaki da suka kai maboyar ’yan...
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da shirin yashe magudanan ruwa a fadin jihar gabanin saukar daminar bana ta 2026. Kwamishinan ma’aikatar Muhalli, Al’barkatun Ruwa da...
Shahararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa na ƙasar Argentina, Lionel Messi, ya lashe Kyautar Wasanni ta Princess of Asturias ta shekarar 2026. Alƙalan da ke zaɓen waɗanda...
Ƙungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) ta ce matsalar rashin tsaro da kashe-kashen da ke faruwa a ƙasar ba Kiristoci kaɗai ta shafa ba, domin Musulmai da Kiristoci...
Wasu mahara da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun yi sace ƙanwar tsohon Ministan Wutar Lantarki, Adebayo Adelabu, tare da ‘ya’yanta tagwaye biyu a...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Yobe ta gano wani wurin da ake ƙera bindigu ba bisa ka’ida ba a garin Potiskum tare da kama mutane bakwai da...
Rundunar Sojin kasar nan ta tabbatar da hallaka wasu manyan kwamandojin ’yan ta’adda tare da sama da mayaƙa 50 a hare-haren sama da aka kai a...