

Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da ƙorafin lauyan kariya a shari’ar da ake yi wa tsohon gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Adoza Bello, kan...
Hukumar da ke hana cin hanci da yi wa tattalin arzikin kasa ta’annati ta EFCC ta ce za ta fara kama mutanen da ke amfani da...
Rundunar Sojin Sama ta Najeriya ta bayyana cewa hare-haren jiragen yaki da ta kai sun lalata maboyar ‘yan ta’adda a yankin Southern Tumbuns da ke Jihar...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Cross River da ke kudu maso kudancin Najeriya ta tabbatar da samun mai ɗauke da cutar Corona a jihar. Kwamishinan lafiya na...
Babban bankin Najeriya CBN ya gargaɗi ‘yan ƙasar da su kasance cikin shiri saboda masu kutsen Intanet da ke ta yunƙurin kutse cikin asusun ɗaiɗaikun mutane....
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta gargadi shugaban hukumar zaɓen ta kasa INEC, Farfesa Joash Amupitan, da sakataren jam’iyyar PDP, Sanata Samuel Anyanwu, kan yiwuwar...
Gwamnan Jihar Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf ya tura sunan Alhaji Murtala Sule Garo zuwa Majalisar Dokokin Jihar domin tantancewa da amincewa da shi a matsayin...
Najeriya da Turkiyya sun amince da kafa babbar cibiyar horon soji a Najeriya, a wani ɓangare na haɗin gwiwar tsaro tsakanin ƙasashen biyu. An cimma...
Sojojin Isra’ila sun ci gaba da rusa gidaje a garin Bint Jbeil da ke kudancin ƙasar Lebanon, a cewar kafar yada labaran gwamnatin ƙasar. Rahoton ya...
Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun sace wani sarki, Oba Salman Aweda, tare da matarsa da wani mutum guda a garin Olayinka da ke...