

Kungiyar ‘yan jarida ta kasa a Najeriya ta yi maraba da wani shiri da gwamnati ke duba yiwuwar aiwatarwa na bai wa ‘yan jarida damar bin...
Kwamishinan ma’aikatar Albarkatun Ruwa Muhalli da Sauyin Yanayi na jihar Kano Dr Dahiru Muhammad Hashim ne ya bayyana hakan a yayin taron da gwamnatin ta shirya...
Dakarun sojin Najeriya na Operation FANSAN YAMMA sun ceto mutane 22 da ’yan bindiga suka sace a hare-hare daban-daban da suka faru a ƙananan hukumomin Sabon...
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano ta tsare fitacciyar ‘yar TikTok, Fati Cele, bayan rasuwar saurayinta, Isma’il Makaye, a gidanta da ke unguwar Danbare a Kano. Kakakin...
Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce aƙalla jami’an lafiya 70 ne suka gamu da cutar Ebola a Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Congo, kuma cikinsu 17 sun rasa ransu....
Tsohon Shugaban Ƙasa na mulkin soja, Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya, ya bukaci ‘yan Najeriya da su haɗa kai domin kawo ƙarshen matsalar tsaro da ta...
Shugaban Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa ta Jihar Kano (KAROTA), Alhaji Faisal Mahmud Kabir, ya bayyana damuwarsa kan yawaitar samun saɓani tsakanin jami’an KAROTA da...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta sanar da hana zirga-zirga a kananan hukumomin Dawakin Kudu da Warawa daga karfe 12 na rana zuwa 5 na yamma...
Gwamnatin Jihar Kano ta fara rangadin duba ƙananan matatun ruwa da ke samar da ruwan sha ga al’ummomin karkara, a wani ɓangare na shirin farfaɗo da...
Mataimakin babban kwamandan Hisbah Dakta Mujahiddeen Aminudden ne ya bayyana haka a wani sakon murya daya aikewa Freedom Rediyo. Ya ce Hisba karkashin shirin operation...