

Sabon jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei, ya sha alwashin ɗaukar fansar kisan mahaifinsa Ali Khamenei, wanda ya mutu a hare-haren Isra’ila da Amurka a ranar farko...
Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da cewa akwai yiwuwar za a samu ɗaukewar ruwan famfo a wasu sassan birnin Kano sakamakon gyare-gyaren da ake yi kan...
Jakadan Najeriya a ƙasar China, Janar Abdurrahman Bello Dambazau mai ritaya, ya ce Najeriya na tattaunawa da gwamnatin China domin samun haɗin gwiwa wajen amfani da...
Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya miƙa godiyarsa ga Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, da jami’an tsaron Najeriya bisa nasarar ceto ɗalibai da malamai da aka...
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya nuna farin ciki kan ceto ɗalibai da malamai da aka sace daga makarantu a ƙaramar hukumar Oriire da ke Jihar...
Wani gini mai hawa biyu ya rushe a safiyar yau Juma’a a kan titin Sultan Road da ke unguwar Nassarawa GRA a birnin Kano, lamarin da...
Ministan Muhalli na Najeriya, Balarabe Abbas Lawal, ya yaba wa gwamnatin Jihar Kano bisa matakan da take dauka na dasa bishiyoyi da farfado da muhalli, yana...
Dakarun Rundunar Operation Haɗi Kai sun ceto mutane 2 da aka sace tare da kama wasu da ake zargi da kai wa ‘yan ta’adda kayayyaki a...
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya jagoranci wani taron tsaro a Fadar sa da ke Abuja da yammacin Alhamis din makon nan tare da manyan hafsoshin...
Hukumar zabe ta Kasa INEC, ta amince da tsawaita wa’adin ci gaba da rajistar masu kada kuri’a (CVR) da karin makwanni biyu. A baya dai...