Ma’aikatan Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki ta Birnin tarayya Abuja AEDC, sun yi barazanar tsunduma yajin aiki, wanda hakan zai iya jefa Abuja da Kogi da Nasarawa...
A yau Alhamis ne Alhazai daga sassa daban-daban na duniya suka hallara a Dutsen Arafat na kasar Saudiyya domin gudanar da ibadar wuni guda wadda ke...
Rundunar Sojin Saman Najeriya, ta gargadi ƴan ta’addan da ke addabar jihohin Zamfara da Katsina da Kebbi da Sokoto da su gaggauta barin maboyar su tare ...
Gwamnatin jihar Kano, bayyana shirinta na fara gudanar da aikin sabunta ginin zauren majalisar dokoki da kuma wasu ayyukan samar da titi mai tsawon kilomita Ashirin...
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Jigawa ta tabbatar da kama mutane 13 ciki har da mutane biyar da hukumar ta ke nema ruwa a jallo, bisa zargin...
Wani matashi da ake zargin cewa, mai damfarar mutane ne a fannin daukar aiki, Idris Adamu, ya kai kansa shalkwatar hukumar EFCC a jihar Gombe. jami’in...
Gwamnatin jihar Kano ta gargadi al’umma dasu kasance masu tsafta musamman a wannan lokacin bikin sallar layya. Kwamishinan Lafiya na Kano Dakta Abubakar Labaran Yusuf...
Rahotanni daga kasar Saudiyya sun tabbatar da rasuwar wata Miniyyaciya ‘yar asalin jihar Palateu mai suna Hajiya Jamila Muhammad. Marigayiya Hajiya Jamila rahotonni suntabbatar da...
Hukumar kiyaye afkuwar hadura ta kasa FRSC ta ce zata gudanar da bincike na musamman dan gano musabbabin faruwar hadarin motar da ya yi sanadiyar mutuwar...
Kungiyar kare haƙƙin ɗan adam ta Amnesty International, ta bukaci a gaggauta gudanar da bincike kan hari ta sama da dakarun soji suka kai a ƙauyukan...