

Jam’iyyar NNPP a jihar Kano ta ce, ba ta tare da wasu ‘ya’yanta da ke kiraye-kirayen a sauya sheka zuwa APC. Shugaban jam’iyyar a nan...
Majalisar wakilai ta buƙaci gwamnatin tarayya da ta jingine shirinta na fara aiwatar da sabuwar dokar haraji mai cike da ce-ce-ku-ce da ruɗani, har sai an...
Tsohon Gwamnan Jihar Sokoto, kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Kudu, Aminu Waziri Tambuwal, ya jajanta wa al’ummar gundumar Jabo, bayan harin da rundunar sojin Najeriya...
Dakarun rundunar Sojin Najeriya sun kashe ‘yan bindiga tara a wani artabu da aka yi a ƙauyukan Bakaji da Unguwar Garma, a yankin Goron Dutse na...
An ayyana zaman makoki na kwanaki uku a kasar Libiya, kan abun da aka kira da babbar asarar da kasar ta yi wacca zai yi wuya...
Wani tsagi na jam’iyyar PDP da ke biyayya ga tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya ƙaddamar da wani kwamitin riko na mambobi goma sha tara...
Hukumar kula da Gidajen Ajiya da Gyaran Hali ta Najeriya shiyyar Kano, ta umarci dukkan jami’anta da su ƙara zage damtse wajen tabbatar da tsaro a...
Al’ummar Jihar kano sun shiga rudani biyo bayan rasuwar Yan majalisun dokokin Jihar guda biyu da yammacin jiya laraba. Tuni dai a gudanar da jana’izar guda...
Hukumar kula da harkokin sarrafawa da tacewa da sufurin man fetur ta kasa, NMDPRA ta bayyana cewa yawan man fetur da ake samarwa a kullum ya...
Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da cewa za ta ci gaba da aiwatar da sabbin dokokin haraji daga ranar 1 ga watan Janairun sabuwar shekara mai kamawa...