

Ma’aikatar lafiya ta Gaza ta ce, hare-hare ta sama da Isra’ila ke kai wa sun kashe mutum biyar a kudancin Zirin, tare da jikkata wasu da...
Hukumar zaɓe ta kasa INEC ta ce daga cikin al’ummar kasar sama da miliyan 9 da suka fara yin rijistar katin zaɓe ta intanet, sama da...
Mai martaba Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu ya kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan marigayi fitaccen malamin addinin Musulunci Sheikh Dahiru Usman Bauchi wanda ya...
Ma’aikatu da Hukumomin Gwamnatin jihar Jigawa sun fara ziyartar kwamitocin Majalisar dokoki domin kare kasafin kudinsu na badi bayan Gwamna Malam Umar Namadi ya gabatarwa da...
Sabon ministan tsaron Najeriya Christopher Musa, ya bukaci mutane da su daina biyan kudin fansa ga masu yin garkuwa da mutane. Janar Christopher Musa mai Ritaya,...
Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da naɗin Janar Christopher Musa a matsayin sabon ministan tsaro. Zaman majalisar ya cika da ruɗani a yau Laraba yayin da...
Rahotanni sun bayyana cewar an gwabza ƙazamin fada a yankin kudancin tsakiyar Sudan tsakanin rundunar sojin kasar da kuma kungiyar RSF. Sojojin sun ce sun ƙwace...
Gwamnatin jihar kano da ke arewa maso yammacin Najeriya ta ce za ta yi duk mai yuwa wajen dakile duk wata barazana ta rashin tsaro a...
Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana yau Laraba, 3 ga Disamba, 2025, a matsayin ranar da za’a tantance Janar Christopher Gwabin Musa mai ritaya a matsayin sabon...
An sako Masu bauta 38 da aka sace a cocin Kwara da ke ƙaramar hukumar Eruku a baya baya nan, a harin da ya yi sanadiyyar...