

Rundunar Sojin Kasar nan ta gargadi jama’a game da shafukan sada zumunta na bogi da ke ikirarin cewa Babban Hafsan Sojan Kasa , Laftanar Janar Waidi...
Wata mummunar gobara ta cinye wani babban rumbun adana amfanin gona a yankin Barakallahu da ke garin Gusau jihar Zamfara, inda gobarar ta janyo asara ta...
Rundinar tsaro mallaki jihar Kano ta Kano Neighborhood Watch Security Agency, ta sake jaddada kudurinta na kare rayuka da dukiyoyin al’umma domin tabbatar da zaman lafiya...
Shugaban Angola, Joao Lourenco, ya gabatar da wasu shawarwari domin kawo ƙarshen rikicin da ke faruwa a gabashin Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo, kamar yadda fadar shugaban ƙasar...
Aƙalla mutane biyar ne suka rasu, ciki har da wata uwa da yara huɗu bayan rushewar wani gini a jihar Borno. Rahotonni sun bayyana cewa,...
Rahotannin da jami’an tsaron Najeriya suka fitar, sun bayyana cewa, aƙalla sojoji tara ne suka mutu lokacin da jerin gwanon motocinsu suka taka wani Bam a...
Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Ƙasashen Yammacin Afrika ECOWAS ta bayyana damuwa kan harin sojin Amurka da gwamnatin Shugaba Donald Trump ta kai a Venezuela. A wata...
Kungiyar Ma’aikatan Lafiya ta kasa MHWUN, reshen Jihar Kaduna, ta musanta jita-jitar da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa tana shirin shiga yajin aiki a...
Mataimakiyar Babban Sakataren Majalisar Ɗinkin Duniya, Amina Mohammed, ta bayyana alhini kan yadda rikice-rikicen da ke faruwa a kasar Sudan da ma yankin Sahel Baki daya....
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya umarci ministan tsaro da babban hafsan tsaron ƙasar baya ga babban sifeton ƴansanda da daraktan hukumar tsaro ta farin kaya su...