

Rundunar tsaro ta Civil Defence shiyyar jihar Jigawa, ta bukaci al’ummar jihar da su kasance masu taka-tsantsan da kuma kula da duk wata mu’amala da za...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya taya al’ummar musulmi murnar zagayowar Idin karamar sallah, tare da rokon su ci gaba da amfani da darussan da suka...
Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal Dare, ya bukaci musulmi da su dage da addu’o’in neman zaman lafiya a jihar da ma Najeriya baki daya yayin bukukuwan...
Hukumar kule da gandun Daji ta jihar Kano KAZOMA ta ce, ta samar da Ofishin Jami’an tsaro na musamman domin sanya Idanu kan yadda za a...
Hukumar lura da sufurin jiragen kasa ta kasa NRC ta tabbatar da cewar fasinjoji 26 ne suka samu raunuka sakamakon hatsarin jirgin ƙasan da ya faru...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, babban burin ta, shi ne daga darajar jihar ya zuwa matsayin kasashen duniya irin su Turkiyya, England, Switzerland da Japan a...
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya NEMA ta ce akalla mutane 23 ne suka rasa ransu, sakamakon tashin Bomb da aka samu a Maidugurin jihar...
Rahotonni daga jihar Kaduna na cewa wani jirgin kasa da ke kan hanyar zuwa Abuja ya yi hadari a safiyar Litinin. Sai dai, rahotonni sun...
Hadin gwiwar jami’an tsaro sun daƙile wasu hare-haren da ake zargin ’yan ta’addar Boko Haram sun kai a yankin Ajilari Cross -Kofa a Maiduguri da kuma...
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya bayar da umarnin a rarraba shinkafa ga al’ummar kasar nan da ke azumtar Ramadan da na Lent. Kungiyar da...