

Kwamitin Hadin Gwiwa na ma’aikatan Jami’a JAC, ya ce hadakar kungiyoyin manyan ma’aiktan jami’o’in Najeriya za su dakatar da yajin aiki ranar litinin mai zuwa. Hakan...
Shugaban Hukumar Zabe ta Kasa, INEC, Farfesa Joash Amupitan, ya bayyana damuwa matuka kan yadda matsalar tsaro ke kara ta’azzara a sassan kasar nan, yana mai...
Gwamnatin Jihar Sokoto ta tabbatar da mutuwar yara 33 sakamakon barkewar cutar sankarau mai kashe kwakwalwa da aka samu a wasu sassan jihar. Kwamishinan Lafiya na...
Gwamnatin kasar Zambia ta ce ba za ta amince da shirin taimakon kuɗaɗen tallafin lafiyar Amurka ba, wanda akai masa dabaibayi da wasu shariɗodin da suka...
Dakarun sojin Najeriya sun hallaka wasu manyan jagororin ‘yan bindiga biyu, Anaruwa da Gomina, tare da wasu mutum bakwai a jerin hare-haren da aka gudanar cikin...
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce, Iran ta kai wasu ƙananan hare-hare a yankin mashigin Hormuz, amma bai haifar da babbar illa ga jiragen ruwa ba....
Rundunar yan Sandan Najeriya, ta bayyana damuwa kan yadda shaye-shayen miyagun kwayoyi da ta’addancin siyasa ke karuwa a jihar Gombe, ta na mai cewa abubuwa ne...
Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Jigawa, ta ce, Jirgi na biyu na maniyyatan jihar zai tashi a yau Talata bayan tashin jirgin farko dauke da...
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Yusuf, zai rantsar da sabon mataimakinsa Murtala Sule Garo, a yau Talata, Za a gudanar da bikin rantsuwar ne a...
Gwamnatin Tarayya ta ce aikin layin dogon da ya tashi daga jihohin Kaduna da Jigawa da Katsina zuwa Kano ya wuce birnin Maradi da ke jamhuriyar...