

Iran ta yi alƙawarin ɗaukar fansa bayan Amurka ta ƙwace wani jirgin dakon kayanta a Tekun gabas ta tsakiya. Sojojin Amurka sun ce sun budewa...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandare ta kasa JAMB ta ce zuwa yanzu ta saki sakamakon dalibai Miliyan daya da dubu dari biyu...
Kotun Kolin Najeriya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta sanya ranar 19 ga watan Afrilun shekarar 2027 domin ci gaba da sauraren karar da...
Kungiyar malamai ta kasa (NUT) reshen birnin tarayya Abuja ta fara yajin aiki a safiyar yau sakamkon gaza biyan wasu bukatunsu da ministan Abuja ya yi....
Jami’an tsaro sun yi nasarar kubutar da daliban da aka sace a hanyar zuwa jarrabawar JAMB da sauran fasinjojin a Jihar Benue. Kwamishinan ‘yan sanda...
Gwamnatin Jihar Kwara ta sanar da cewa za a fara jigilar maniyyatan aikin Hajjin shekarar 2026 daga ranar 6 ga watan Mayu mai kamawa. Hukumar...
Kungiyar manyan ma’aikatan jami’o’i ta kasa SSANU ta bayyana shirin ta na shiga yajin aikin sai baba ta gani, yayin da wa’adin ranar 30 ga watan...
Kungiyar Kamfanonin sufurin Jiragen saman kasar nan ta yi gargadin cewa kamfanonin jiragen sama a fadin kasar za su iya dakatar da ayyukansu daga ranar 20...
Gwamnatin Jihar Jigawa ta amince da kashe kuɗi naira miliyan 419.47 domin inganta ayyukan kiwon lafiya na matakin farko da kuma biyan alawus-alawus ga ma’aikatan lafiya...
Kungiyar ma’aikatan Shari’a ta Najeriya reshen jihar Kano, ta bayyana janye yajin aikin da ta fara tsawon kwanaki uku biyo bayan amincewa da wasu bukatunsu da...